iqna

IQNA

taka rawar gani
Jagoran juyin juya halin Musuluncin ya jaddada a ganawarsa da firaministan kasar Iraki cewa:
Tehran (IQNA) A yayin ganawar da ya yi da firaministan kasar Iraki da tawagarsa, Ayatullah Khamenei ya yaba da irin kyakykyawan matsayi da karfi na gwamnati da al'ummar kasar Iraki wajen goyon bayan al'ummar Gaza, sannan ya jaddada wajabcin kara matsin lamba na siyasa da kasashen musulmi suke da shi a kan Amurka. gwamnatin yahudawan sahyoniya ta dakatar da kashe al'ummar Gaza.
Lambar Labari: 3490103    Ranar Watsawa : 2023/11/06

Tehran (IQNA) Wasu ’yan wasa Musulmi, wadanda ake yi wa kallon fitattun mutane, sun samu damar canza mummunar surar Musulunci ta yadda suke gudanar da ayyukansu da halayensu.
Lambar Labari: 3488158    Ranar Watsawa : 2022/11/11

Tehran (IQNA) A rana ta biyu a jere ana ci gaba da gudanar da gasar kur'ani mai tsarki ta kasa da kasa karo na 28 a kasar Masar.
Lambar Labari: 3486678    Ranar Watsawa : 2021/12/13